Home Siyasa Matasa zaku hau Marsandi maimakon Adaidaita Sahu idan kuka sake zabata – Gwamnan Taraba

Matasa zaku hau Marsandi maimakon Adaidaita Sahu idan kuka sake zabata – Gwamnan Taraba

0
Matasa zaku hau Marsandi maimakon Adaidaita Sahu idan kuka sake zabata – Gwamnan Taraba

Gwamnan jihar Taraba Darius Dickson Ishaku yayi alkawarin mayarda ‘yan Taraba musamman matasa miloniyoyi idan har suka sake zabensa a matsayin Gwamnan jihar a zaben 2019 dake tafe a cewarsa.

“Zaku dinga tuka manyan marsandi a maimakon Babur din Adaidaita Sahu, domin zaku dinga fitar  da madara da nama kuna samun kudade masu yawa idan kuka sake zabe na a matsayin Gwamnan jihar Taraba” Inji Gwamna Darius.

ko meye ra’ayinku akan wannanalkawari da Gwamnan Taraba ya yiwa al’ummarsa?