Home Kanun Labarai Hukumar zabe ta kasa INEC ta yiwa sabbin jam’iyyu 23 rajista

Hukumar zabe ta kasa INEC ta yiwa sabbin jam’iyyu 23 rajista

0
Hukumar zabe ta kasa INEC ta yiwa sabbin jam’iyyu 23 rajista

Hukumar zabe ta kasa mai zaman kaanta INEC ta yiwa sabbin jam’iyyu guda ashirin da uku rajista, abinda ya kawo adadin jam’iyyun siyasar Najeriya zuwa guda 91.

A cewar majiyar gidan talabijin na Chennels, sun ruwaito cewar hukumar ta kara makwanni biyu domin cigaba da yin rejistarkatin zabe a duk fadin Najeriya.

A baya dai hukumar ta bayyana cewar zata rufe rajistar yin sabon katin zabe ne a ranar 17 ga watan Agustan nan, sai bayan zaben shekarar 2019.