Home Labarai Kiranyen Dino Melaye: Gwamna Yahaya Bello ya magantu

Kiranyen Dino Melaye: Gwamna Yahaya Bello ya magantu

0
Kiranyen Dino Melaye: Gwamna Yahaya Bello ya magantu

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya magantu kan batun yiwa dan majalisar dattawa Sanata mai wakiltar jihar Kogi ta yamma a majalisardattawan Najeriya, Sanata Dino Melaye.

Gwamna Bello yace “Na karanta a kafafan yada labarai kuma na gani a talabijin, inda hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta gudanar da aikinta cikin halin zaman lafiya a mazabar majalisar dattawa ta Kogi ta yamma”

Gwamnan yaci gaba da cewa, mambobin jam’iyyar APC a jihar, sun amince su goyi bayan Shugaba Buhari dari bisa dari a kakar zabe mai zuwa, saboda sonsa da zaman lafiya.

Ga dai Kalaman Gwamna Yahaya Bello cikin wannan Bidiyo da yayi cikin harshen turanci