Home Labarai Najeriya zata harbo kumbu guda biyu sararin samaniya – NIGCOMSAT

Najeriya zata harbo kumbu guda biyu sararin samaniya – NIGCOMSAT

0
Najeriya zata harbo kumbu guda biyu sararin samaniya – NIGCOMSAT

Hukumar kula da yanayin sararin samaniyar Najeriya ta kasa NIGCOMSAT ta bayyana cewar nan ba da jimawa bane, Najeriya zata sake harba kumbo zuwa sararin samaniya tare da hadin kan wan kamfanin asar Chana..

Wani babban darakta a hukumar shi ne ya shaidawa babban kamfanin dillancin labarai na Najeroya, NAN, yau hakan a babban birnin tarayya Abuja.