
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na yin wata ganawa ta musamman da Gwamnonin jam’iyyar APC na Najeriya a fadar Gwamnati dake Aso Villa a babban birnin tarayya Abuja da ranar yau.
Gwamnonin na APC karkashin jagorancin Gwamnan jihar Imo, Rochas Okorocha na ganawa da Shugaban ne a game da batun zaben 2019 dake tafe, a cewar masu hasashe.
Karin bayani na zuwa anjima