
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari tare da kai dakinsa Aisha Buhari da ‘yarsa Hanan Buhari sun bar Abuja zuwa birnin Beijing na kasar Sin don halartar taron kasashen Afurka da kasar ya Sin.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari tare da kai dakinsa Aisha Buhari da ‘yarsa Hanan Buhari sun bar Abuja zuwa birnin Beijing na kasar Sin don halartar taron kasashen Afurka da kasar ya Sin.