Home Labarai Shugaba Buhari tare da matarsa Aisha da ‘yarsa sun tafi kasar Sin

Shugaba Buhari tare da matarsa Aisha da ‘yarsa sun tafi kasar Sin

0
Shugaba Buhari tare da matarsa Aisha da ‘yarsa sun tafi kasar Sin

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari tare da kai dakinsa Aisha Buhari da ‘yarsa Hanan Buhari sun bar Abuja zuwa birnin Beijing na kasar Sin don halartar taron kasashen Afurka da kasar ya Sin.