Kanun Labarai Shugaba Buhari ya karbi bakuncin takwaransa na kasar Sao Tome Jaafar Jaafar - September 14, 2018 0 A yau Juma’a Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin Shugaban kasar Sao Tome a fadar Gwamnati dake Abuja.