
A yau Alhamis, Kotun Ƙoli ta tabbatar da zaɓen Ahmed Aliyu a matsayin halastaccen Gwamnan Jihar Sakkwato.
Da ya ke yanke hukuncin, alkali Tijani Abubakar ya kori ƙarar da jam’iyyar PDP da ɗan takarar ta, Sa’idu Umar.
A yau Alhamis, Kotun Ƙoli ta tabbatar da zaɓen Ahmed Aliyu a matsayin halastaccen Gwamnan Jihar Sakkwato.
Da ya ke yanke hukuncin, alkali Tijani Abubakar ya kori ƙarar da jam’iyyar PDP da ɗan takarar ta, Sa’idu Umar.