
Lauyoyin Murja Ibrahim Kunya sun ce sun yi nadamar tsaya mata, bayan da ta ci gaba fitar da bidiyo a TikTok duk da umarnin Kotu na hana ta yin hakan.
Sun ce nan gaba kaɗan za su bayyana matsayarsu a kan shari’ar da ake da ita.
Freedom Radio
Lauyoyin Murja Ibrahim Kunya sun ce sun yi nadamar tsaya mata, bayan da ta ci gaba fitar da bidiyo a TikTok duk da umarnin Kotu na hana ta yin hakan.
Sun ce nan gaba kaɗan za su bayyana matsayarsu a kan shari’ar da ake da ita.
Freedom Radio