Home Labarai Hukumar WEAC ta tabbatarwa da Buhari sakamakon kammala jarabawarsa

Hukumar WEAC ta tabbatarwa da Buhari sakamakon kammala jarabawarsa

0
Hukumar WEAC ta tabbatarwa da Buhari sakamakon kammala jarabawarsa

Hukumar shirya jarabawa ya yammacin Afurka WAEC ta tabbatarwa da Shugaba Buhari sakamakon jarabawarsa ya kammala sakandire da ya janyo cecekuce a ‘Yan kwanakin da suka gabata.

Jam’iyyar adawa ya PDP ta sha kalubalantar Shugaba Buhari akan ya bayyana sakamakon kammala jarabawarsa sakandire da yace ya bata ba a ganshi ba.