
Uwar gidan Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da yakin neman sake zaben Shugaba Buhari a karo na biyu a karkashin tutar jam’iyyar APC.
Hajiya Aisha Buhari ya kaddamar da gangamin taron a shiyyar Arewa maso yamma wanda aka yi a birnin Kano. Taron ya samu halartar Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje da uwar gidansa Hajiya Hafsah Ganduje.