Home Labarai An cimma yarjejeniya tsakanin ASUU da Gwamnatin tarayya

An cimma yarjejeniya tsakanin ASUU da Gwamnatin tarayya

0
An cimma yarjejeniya  tsakanin  ASUU da Gwamnatin tarayya

A wata sanarwa da kungiyar Malaman jami’o’i ta kasa ASUU ta fitar a shafinta na Twitter ta bayyana cewar sun cimma yarjejeniya tsakaninta da Gwamnatin tarayya.

Haka kuma, kungiyar ta bayyana cewar suna duba yuwuwar janye yajin aikin da suka shafe kwanaki suna yi.