
Allah ya yiwa fitacciyar jarumar fina finan Hausa, Hauwa Maina rasuwa yau a sakamakon wata gajeruwar jinya da ta yi a asibitin koyarwa na Malam Aminu Kano.
Anyi jana’izar Hajiya Hauwa Maina yau Alhamis da safe a jihar Kaduna.
Allah ya yiwa fitacciyar jarumar fina finan Hausa, Hauwa Maina rasuwa yau a sakamakon wata gajeruwar jinya da ta yi a asibitin koyarwa na Malam Aminu Kano.
Anyi jana’izar Hajiya Hauwa Maina yau Alhamis da safe a jihar Kaduna.