Home Labarai Hukumar Hisba ta rusa dubunnan kwalaben giya a Kano

Hukumar Hisba ta rusa dubunnan kwalaben giya a Kano

0
Hukumar Hisba ta rusa dubunnan kwalaben giya a Kano

Hukumar Hisbah ya jihar Kano ta rusa dubunnan Kwalaben giyar da aka yi sumuga dinsu zuwa jihar Kano.

Tun bayan kaddamar da Shariar Musulunci a jihar Kano aka yi dokar da ya haramta shigo da giya ko shan giya a fadin jihar Kano.

Hukumar Hisba dai na bibiya tare da kake dukkan giyar da aka shigo da ita jihar ta Barauniyar hanya.