Home Labarai Ilham Omar: Musulmar da ta lashe zaben majalisar dokokin Amurka

Ilham Omar: Musulmar da ta lashe zaben majalisar dokokin Amurka

0
Ilham Omar: Musulmar da ta lashe zaben majalisar dokokin Amurka

Musulma ta lashe kujerar majalisar wakilan Amurka daga jihar Minnesota, Ilhan Omar wadda ta yi takarar a jam’iyyar adawa ta Democrat, ‘yar asalin kasar Somaliya ce, kuma ta doke Jennifer Zielinski ta jam’iyyar Republican ne a zaben rabin wa’adi da aka yi ranar Talata.

BBCHAUSA.COM