Home Siyasa Isa Ashiru ya kada Ramalan Yero a zaben fidda gwani na PDP a jihar Kaduna

Isa Ashiru ya kada Ramalan Yero a zaben fidda gwani na PDP a jihar Kaduna

0
Isa Ashiru ya kada Ramalan Yero a zaben fidda gwani na PDP a jihar Kaduna

Tsohon Gwamnan jihar Kaduna Ramalan Yero ya sha Kaye a hannun tsohon dan majalisar wakilai na tarayya Isa Ashiru Kudan a zaben fidda gwani na Gwamnan jihar Kaduna karkashin tutar jam’iyyar PDP da ya gudana a ranar Lahadi a jihar Kaduna.