Home Labarai Kano: Ganduje ya rantsar da Nasiru Gawuna sabon mataimakin Gwamna

Kano: Ganduje ya rantsar da Nasiru Gawuna sabon mataimakin Gwamna

0
Kano: Ganduje ya rantsar da Nasiru Gawuna sabon mataimakin Gwamna

Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci bikin rantsar da Nasiru Yusuf Gawuna a matsayin sabon mataimakin Gwamnan Kano wanda majalisar dokokin jihar ta gama tantancewa a ranar Talata.

Nasiru Gawuna ya zama sabon mataimakin Gwamnan Kano tun bayan da tsohon mataimakin Gwamna Hafizu Abubakar yayi murabus daga mukamin.