
Tsohon Ministan babban birnin tarayya Abuja, Bala Muhammad Kauran Bauchi ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP, wanda shi ne zai yiwa jam’iyyar takarar Gwamna a zaben 2015.
Tsohon Ministan babban birnin tarayya Abuja, Bala Muhammad Kauran Bauchi ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP, wanda shi ne zai yiwa jam’iyyar takarar Gwamna a zaben 2015.