Kotu ta rushe dukkan zabukan fidda gwani na APC a Zamfara

0
Kotu ta rushe dukkan zabukan fidda gwani na APC a Zamfara

Babbar kotun daukaka kara dake jihar Sakkwato ta soke dukkan zabukan fidda gwani na jam’iyyar APC a jihar Zamfara, a cewarta zaben da ya fidda Gwamna da mataimakinsa da ‘yan majalisun dokoki na tarayya da na jiha haramtacce ne.