Home Labarai Maman Taraba ta yi murabus daga mukaminta, ta fice daga APC

Maman Taraba ta yi murabus daga mukaminta, ta fice daga APC

0
Maman Taraba ta yi murabus daga mukaminta, ta fice daga APC

Ministar harkokin mata da iyali Hajiya Aisha Jummai Alhassan wadda aka fi Sani da Maman Taraba ta ajiye aikinta a matsayin ministar harkokin mata sannan kuma ta fice daga cikin jam’iyyar APC.

Ta bayyana hakan ne a cikin wata wasika da ta aikewa Shugaba Muhammadu Buhari da jam’iyyar ta APC.