Home Kanun Labarai Mataimakin Shugaban kasa ya jagoranci Zaman majalisar zartarwa

Mataimakin Shugaban kasa ya jagoranci Zaman majalisar zartarwa

0
Mataimakin Shugaban kasa ya jagoranci Zaman majalisar zartarwa

Mataimakin Shugaban kasa Yemi Osinbajo ya jagoranci Zaman majalisar zartarwa ta kasa na wannan makon a fadar Gwamnati dake Aso Villa a babban birnin tarayya Abuja.

Wannan ya biyo bayan bulaguron da Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi zuwa kasar Poland a makon nan Domin lahartar babban taron kasashen duniya akan yanayi.