
Mataimakin Shugaban kasa Yemi Osinbajo ya kaddamar da bayar da kayan tallafin kayan Noma da sana’o’i a jihar Jigawa.
Gwamnan jihar Jigawa Alhaji Badaru Abubakar shi ne ya samar da kayayyakin aikin tallafin domin rarrabawa fa manoma da kuma sana’o’i.