Home Kanun Labarai Osun: Shugaba Buhari ya kaddamar da gangamin yakin neman zaben Gwamnan jihar

Osun: Shugaba Buhari ya kaddamar da gangamin yakin neman zaben Gwamnan jihar

0
Osun: Shugaba Buhari ya kaddamar da gangamin yakin neman zaben Gwamnan jihar

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya Isa jihar Osun a ranar Talata domin kaddamar da takarar Ayetoye a matsayin dan takarar jam’iyyar APC na jihar.

Anyi wannan gangamin ne a Osogbo babban birnin jihar ta Osun. Gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje shi ne wanda jam’iyyar APC ta nada a matsyin Shugaban kwamitin yakin neman zaben Gwamnan jihar.