Home Labarai Yarima mai jiran sarautar Burtaniya da matarsa sun kawo ziyara Najeriya

Yarima mai jiran sarautar Burtaniya da matarsa sun kawo ziyara Najeriya

0
Yarima mai jiran sarautar Burtaniya da matarsa sun kawo ziyara Najeriya

Yarima Charles mai jiran sarautar Burtaniya da matarsa Camilla sun kawo ziyara Najeriya a Najeriya a wata ziyara ta yini uku da suka kawo Najeriya domin tattaunawa da Gwamnati da al’ummomin Najeriya.