
A yau Alhamis be ake sa ran Shugaban kasar Ghana Nana-akupo Addo zai jagoranci binne gawar tsohon Sakataren majalisar dinkin Duniya Kofi Anan wanda ya mutu kwanakin baya a kasar Suwizalan.
Tuni dai aka kawo gawar ta Kofi Anan zuwa mahaifarsa domin bikin binne shi.