Home Kanun Labarai Shugaba Buhari ya halarci taron tsaro kan tafkin Chadi a Njammena

Shugaba Buhari ya halarci taron tsaro kan tafkin Chadi a Njammena

0
Shugaba Buhari ya halarci taron tsaro kan tafkin Chadi a Njammena

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya halarci taron tsaro kan yankin tafkin Chadi a birnin Njammena na kasar Chadi.

Mana wannan taro ne sakamakon hare haren Boko Haram da ‘yan kungiyar suke kaiwa a yankin na tafkin Chadi da ya hada da Najeriya da Nijar da Chadi da Kamaru.