Home Labarai Ganduje ya bayyana dalilan cire har hular da ya yi

Ganduje ya bayyana dalilan cire har hular da ya yi

0
Ganduje ya bayyana dalilan cire har hular da ya yi

Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana dalilan da suka sanya shi tube jar hular Kwankwasiyya da yayi.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a wani taro da akai a fadar Gwamnatin Kano, inda yace daya daga cikin dattawan jam’iyyar Alhaji Bashir Tofa ne ya yi masa kyautar hula kuma ya nemi ya ajewa a Kwankwaso hular sa.