
Gwamnan jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal ya jefa kuriarsa a zaben fidda gwani na dan takarar Gwamnan jihar Sakkwato da ake yi a ranar Lahadi.
Gwamnan jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal ya jefa kuriarsa a zaben fidda gwani na dan takarar Gwamnan jihar Sakkwato da ake yi a ranar Lahadi.